Labarai

Labarai

Sarautar Bwari: Har yanzu tana kasa tana dabo

Sama da mako biyu bayan rasuwar Sarkin Bwari da ke yankin Birnin Tarayya, Abuja, Alhaji Musa Muhammad Ijakro, batun wanda zai haye kujerarsa yana ci g

‘Sau uku ina tsallake binne ni a kabari’

Malam Haruna Ibrahim wani magidanci ne da ya hadu da larurar gurguntaka bayan ya girma, kafin kafar ta dawo tana yin aiki bayan ya shekara 12 da zama

Gwamnonin Sakkwato da Zamfara sun gyara hanyar Gwamnatin Tarayya da ta hada jihohinsu

Gwamnonin jihohin Sakkwato da Zamfara Alhaji Aminu Waziri Tambuwal da Alhaji Abdul’aziz Yari Abubakar sun hada hannu domin gyara hanyar Gwamnati

Zan dauki mataki kan Rundunar ’Yan sanda idan… – Sanata Misau

Sanata Isah Hamma Misau, Sanatan Bauchi ta Tsakiya, wanda Rundunar ’Yan sandan Najeriya ta zarge shi da gudu daga aiki ya shaida wa Aminiya, jim

’Yan fashi suna tafka ta’asa a hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari

A safiyar ranar Lahadin da ta wuce ne wadansu ’yan fashi suka hallaka mutum hudu ciki har da wani Kyaftin din soja da wata jaririya a hanyar Kad