Labarai

Labarai

Mahaifinmu uba ne na kwarai – Mansur kasimu Yero

Mansur kasimu Yero shi ne babban dan marigayi Alhaji kasimu Yero fitaccen dan wasan kwaikwayo da fina-finan Hausan nan da ya rasu a ranar Lahadin da t

2019: Ni ba munafuka ba ce – A’isha Alhassan

Daga Hamza Idris da Musa Abdullahi Krishi da Salihu Makera Ministar Harkokin Mata Hajiya A’isha Jummai Alhassan ta ce za ta sauka daga mukaminta

Rabuwar Najeriya ba alheri ba ne – Akbishop Kaigama

Akibishop Ignatius Kaigama shi ne Akibishop na darikar Katolika na Jos kuma Shugaban Majalisar Bishop-Bishop din Katolika ta Najeriya. A tattaunawarsa

Ina goyon bayan a bai wa kananan hukumomi ’yanci amma… – Gwamnan Jihar Neja

Gwamnan Jihar Neja Alhaji Abubakar Bello ya ce ba ya da matsala da batun ba kananan hukumomi ’yancin gashin kansu, matukar za su aiwatar da ayyu

Zai yi wuya a cike gibin da kasimu Yero ya bari – ’Yan Fim

Masu sana’ar fina-finan Hausa sun ce rasuwar fitaccen dan wasan kwaikwayon da fina-finan nan na Arewa, Alhaji kasimu Yero ta girgiza su, inda su