Labarai

Labarai

HOTUNA: Gobara ta ƙone babban ɗakin karatu na Kwalejin Fasaha ta Kano

An bayyana gobarar a matsayin babban koma baya ga ilimi da bincike a makarantar.

Hedikwatar Tsaro ta musanta kashe fararen hula a harin Zamfara

Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam, Amnesty International, ita ma ta yi iƙirarin cewa sama da mutum 100 ne suka mutu.

Jami’an tsaro sun kori ‘yan ta’adda daga Firamaren Dangani a Katsina

Tsawon shekaru da dama babu wanda ya isa ya je ko kusa da makarantar saboda ‘yan ta’adda.

Ɗaya daga cikin maniyyatan Najeriya ta rasu a Makkah

An shawarci sauran maniyyata da su riƙa kula da lafiyarsu tare da gaggauta kai rahoton duk wata alamar rashin lafiya.

A gudanar da bincike kan kisan fararen hula a Najeriya da Chadi — MDD

Tun daga shekarar 2017 ake samun irin wannan lamari a Arewa maso Gabashin Najeriya musamman a Jihar Borno.