Labarai

Labarai

An naɗa Remi Tinubu Sarauniyar Yaƙin Akko

Lamidon Akko da ke jihar Gombe, Alhaji Umar Muhammad Atiku, ya nada Uwargidan Shugaban Najeriya Sanata Remi Tinubu, sarautar Sarauniyar Yaki a masarau

Babu wanda na cewa zan janyewa takara a 2027 — Atiku

A baya dai tsohon mataimakin shugaban Ƙasa Atiku ya nuna sha’awarsa ta tsayawa takarar shugaban Ƙasa a 2027.

An kama masu kai wa ’yan bindiga makamai da ƙwayoyi

“Bincike na farko ya nuna cewa, an ba da umarnin kai haramtattun ƙwayoyi zuwa garin Kidandan da Giwa, inda aka yi niyyar kai wa ‘yan bindi

Matan Sojojin da aka tsare sun nemi a yi wa mazajensu afuwa

Sun yi nuni da cewa, gwamnatin tarayya da hukumomin soji sun shafe shekaru suna yin afuwa ga ’yan Boko Haram, ’yan fashi da sauran masu aikata muggan

Cibiyar Blue Sapphire ta haɗa matasa masu neman aiki fiye da 200 da kamfanoni a Kano

Cibiyar ƙirƙira da bunƙasa fasaha a arewacin Najeriya, Blue Sapphire Hub, ta shirya taron haɗa masu neman aiki inda ta haɗa fiye da matasa 200 da masu