Labarai

Labarai

NAPTIP ta kama mahaifin da ke ƙoƙarin safarar ’yarsa zuwa Iraƙi ci-rani

Hukumar Yaƙi da Safarar Mutane ta Ƙasa (NAPTIP) ta ce ta kama akalla mutane biyar da ake zargi da safarar mutane tare da ceto mutane 24 a Filin Jirgin

Jiya na yi barci mai daɗi bayan na soke faretin samun ’yancin kai

Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce soke faretin zagayowar ranar ’yancin kai karo na 65 da sojoji ke yi ya ba shi damar yin lafiyayyen barci da kuma yin k

Tsohon Kwamishinan labarai na Gombe ya rasu

Ya rasu bayan a ranar Laraba, bayan fama da ciwon ƙoda.

’Yan bindiga sun kashe mutum 4, sun sace 9 a Neja

Maharan sun shiga gida-gida inda suka dinga yin awon gaba da mutane da shanu.

Majalisar Ɗinkin Duniya ta sake tallafawa Ilimin mata

“Majalisar Ɗinkin Duniya ta sake jaddada goyon bayanta ga asusun Malala wajen ganin ‘ya’ya mata da yawa suna samun ingantaccen ilimi