Labarai

Labarai

Hatsarin Jirgin Ruwa: Adadin waɗanda suka rasu ya kai 26 a Kogi

Ya zuwa yanzu ba a san adadin mutanen da suka ɓace a hatsarin jirgin ruwan ba.

Jihar Gombe ta fara aiwatar da dokar hana kiwo da daddare

Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar da fara aiwatar da dokar hana kiwo da daddare da kuma takaita zirga-zirgar makiyaya tsakanin kananan hukumomi daga rana

Sojoji sun kama ’yan sandan bogi da motoci 2 makare da tabar wiwi a Taraba

Dakarun sojin Najeriya sun kama wasu mutum biyu da ke sanye da kayan ’yan sanda dauke da motoci biyu kirar Hilux da ke makare da tabar wiwi a jihar Ta

‘PENGASSAN ta amince ta janye yajin aiki kan rikincinta da matatar Dangote’

Gwamnatin Tarayya ta ce Kungiyar Ma’aikatan Harkokin Man Fetur da Gas ta Najeriya (PENGASSAN) ta amince da janye yajin aikin da take yi, bayan zaman s

Yunwa na kashe ’yan Najeriya, amma Tinubu ko a jikinsa – Atiku

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya yaba wa ’yan Najeriya bisa abin da ya kira “hakurinsu, juriya da kwazo” duk da tsananin matsin tat