Labarai

Labarai

A gaggauta binciko makasan ’yar jaridar Arise TV —Tinubu

Marigayiyar ta rasu ne bayan wani farmaki da ’yan fashi suka kai gidanta da ke Katampe a Abuja, a ranar Litinin da ta gabata.

’Yan sanda sun cafke ababen zargi 4 a Yobe

Wannan mataki na cikin manyan dabarun tsaro da rundunar ta sanya gaba domin magance laifuka da hana su faruwa gaba daya.

An ƙaddamar da shirin rajistar yaran da ba su zuwa makaranta a Gombe

Ana sa ran wannan tsari zai canza akalar rayuwar dubban yara, tare da samar da ci gaba mai ɗorewa a ɓangaren ilimi.

Mata masu zaman kansu za su fara biyan haraji a Nijeriya

Duk wani aiki da za a yi ko wata cinikayyar haja walau halal ko haram sai an cire musu haraji a karkashin dokar haraji.

An yi garkuwa da tsohon Shugaban SUBEB na Jihar Neja

’Yan bindiga fiye da 200 sun kutsa garin Ibeto a Karamar Hukumar Magama, abin da ya tilasta mazauna su tsere.