Labarai

Labarai

An yi garkuwa da tsohon Shugaban SUBEB na Jihar Neja

’Yan bindiga fiye da 200 sun kutsa garin Ibeto a Karamar Hukumar Magama, abin da ya tilasta mazauna su tsere.

Jama’ar gari sun kama ’yan bindiga 3 a Kastina

Al’ummar yankin ne suka kama mutanen suka damƙa su ga jami’an tsaron al’umma

Abin da ya faru a zaman sulhun PENGASSAN da Matatar Ɗangote

Ana sa ran za a ci gaba da zaman sulhun, wanda Gwamnatin Tarayya ta kira domin sasanta ɓangarorin ne zuwa da yamma

Malaman Kwalejin Nuhu Bamalli sun tsunduma yajin aiki

Yau Talata malaman Kwalejin Kimiyya da Ƙere-ƙere ta Nuhu Bamalli da ke Zariya a Jihar Kaduna suka fara yajin aiki har sai abin da hali ya yi.

Gwamnatin Tarayya ta ayyana hutu ranar Laraba

Ana taya ’yan Najeriya da ke zaune a nan cikin gida da ƙetare murnar zagayowar wannan rana mai tarihi.