Labarai

Labarai

Ɗalibar jami’ar IBB ta faɗi ta rasu

Fatima Adamu Muhammad, ta rasu ne bayan ta yanke jiki ta faɗi a wani matsuguninta da ke wajen makarantar.

FERMA ta ƙaddamar da aikin gyara tsohuwar hanyar Kano

An kaddamar da aikin nufin rage haɗurra da ke faruwa sakamakon tsawon ciyayi a gefen hanya da kuma lalacewar hanya.

’Yan sanda sun kama kwayoyin N165.4m da makamai a Kano

Rundunar ‘yan sandan ta kama kwayoyin da kudinsu ya kai Naira miliyan 82.7 a unguwar Rimin Auzinawa

An sallami Kwamishinar Mata ta Jihar Bauchi daga aiki

Sallamar Hajiya Zainab Baban Takko daga matsayin Kwamishina ya fara aiki ne nan take, a cewar gwamnatin jihar Bauchi

Dole ɗalibi ya kawo ‘Project’ ɗinsa kafin zuwa NYSC —Gwamnati

Gwamnatin Tarayya wajabta wa ɗaliban da suka kammala karatu mika kundin bincikensu na ƙarshe a matsayin sharaɗi kafin a tura su aikin yi wa kasa hidim