Labarai

Labarai

Ranar Laraba jirgin ƙasan Abuja-Kaduna zai dawo aiki 

Jirgin farko na ranar Laraba zai bar tashar Idu da ke Abuja da ƙarfe 8.45 na safe, ya sauka a tashar Rigasa da ke Kaduna da misalin 12.42 na rana

Shekara 1 bayan rushewa, har yanzu ba gyara titin Kano–Maiduguri ba

Shekara guda matafiya da direbobi a ƙauyukan Malori-Guskuri da Sabon Gari da ke Ƙaramar Hukumar Katagum a Jihar Bauchi na ci gaba da fama da wahala ba

Yajin aiki: Likitoci sun ba wa gwamnati wa’adin kwana 30

Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin kwanaki 30 ta biya bukatun ’ya’yanta, ko kuma ta fuskanci

Rashin Tsabta: Za mu rufe Mahautar Akwanga —Gwamnatin Nasarawa

Gwamnatin Jihar Nasarawa ta yi barazanar rufe Mahautar Akwanga saboda matsalar rashin tsafta

Ɗan sanda ya harbe kansa da bindiga bisa kuskure a Kano

Rundunar ta ajiye gawar jami’in a asibiti domin gudanar da bincike.