Labarai

Labarai

Makon gobe za a dawo jigilar jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna — NRC

A watan Agustan ne NRC ta dakatar da sufurin jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna bayan tuntsurewar da ya yi yana tafe da fasinjoji.

AGILE ta raba kayan karatu da sana’o’i a cibiyoyi 54 a Gombe

An raba kayan ne domin zaburar da ɗaliabi wajen mayar da hankali kan karatunsu.

’Yan uwa sun samu Digiri Mai Daraja ta Ɗaya a fanni iri ɗaya 

Maryam Salisu da ɗan uwata Suleiman Salisu kowannensu ya kammala jami’a da Digiri Mai Daraja ta Ɗaya a fannin Kimiyyar Kwamfuta, a wannan shekar

Matatar Ɗangote ta dakatar da sayar da fetur a farashin Naira

Daga ranar Lahadi 28 ga watan nan na Satumba da muke ciki, kamfanin Ɗangote zai koma sayar da tataccen mansa a kan farashin Dala.

Mun haramta amfani da littattafai masu wa’adin amfani ɗaya —Gwamnatin Gombe

Gwamnatin Jihar Gombe ta haramta amfani da littattafan karatu da ba sa iya amfani sau biyu da kuma bukukuwan ‘sign-out’ da dalibai ke guda