Labarai

Labarai

Naɗin Olubadan: Tinubu da manyan jami’ai sun ziyarci Ibadan

Shugaba Tinubu da tawagarsa sun sauka a filin jiragen sama na Ladoke Akintola da ke Ibadan ne da misalin ƙarfe 1:30 PM na rana inda Gwamna Seyi Makind

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda tare da ƙwato makamai a Neja

An samu nasarar ƙwato bindigogi ƙirar AK-47 guda 3 da babura 4 daga hannun maharan.

An rufe wurin haƙar zinare a Kebbi

Ba za mu zuba ido wasu mutane daga ƙasashen Mali, Tanzania, Chadi da Nijar su riƙa zuwa suna kawo barazanar tsaro a jihar ba.

Majalisar Jigawa ta amince da ƙarin kasafin kuɗi Naira biliyan 75

An amince da kasafin kuɗin ya zama doka ne a yayin zaman majalisar wanda mataimakin Shugaban Majalisar Hon. Sani Isiya ya jagoranta.

Ana zargin mai shagon kemis da ya yi wa ’yar shekara 14 fyaɗe a Filato

Ya yi barazanar zai kashe ni da almakashi, ya tube min kaya da ƙarfi, sannan ya tilasta min yin jima’i da shi.