Labarai

Labarai

Matashi ya kashe kakanninsa saboda abinci a Kano

Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ’yan sandan jihar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya ce lamarin ya faru ne a ranar Alhamis, 25 ga watan Satumba, 2025

An kashe ’ya’yan magoya bayan Gwamna Zulum

Zannah Jaridama, wanda ya zargi wasu manyan mutane da munafunci da zagon ƙasa ga gwamnatin mai gidansa Gwamna Zulum, ya koka a cikin wani faifan bidiy

Zan kare muradun Yarbawa idan aka zaɓe ni a 2027 — Atiku

Akwai labari mara tushe ko kuma fargabar cewa, a shugabancinsa idan aka zaɓe shi, “zai maida hankali ne kan Hausa/Fulani fiye da Yarbawa ko wasu ƙabil

An gurfanar da malamai kan zargin lalata da ɗalibarsu a Zariya

Yarinyar ta ce an kira ta zuwa bene na sashen sakandare, inda aka yi amfani da wani abu kamar sirinji a cikin al’aurarta.

Hajjin 2025: Mun samu nasarori a Yobe — Mai Aliyu Biriri

Dukkannin Alhazzan Jihar da suka je don sauke farali dukkannin su sun dawo gida cikin halin lafiya ba tare da an rasa Alhaji ko da ɗaya ba cikin ikon