Labarai

Labarai

An ceto mutum 5 bayan gini ya rufta da su a Legas

Zuwa yanzu an ceto mutum biyar da ransu.

Gwamnatin Katsina ta kori ma’aikata da malaman makaranta na bogi 3,488

Gwamnatin Jihar Katsina ta kori ma’aikata 3,488 daga ƙananan hukumomi 34 da hukumomin ilimi na ƙananan hukumomi (LEA) bayan wani binciken tantance su

Za a ɗauki nauyin ɗalibin BUK don shiga kundin ‘Guinness World Record’

Matashin shi ma yana son shiga sahun waɗanda za su kafa sabon tarihi.

FBI ta sanya la’adar N15m kan dan Najeriyar da take nema ruwa a jallo

Hukumar Binciken Manyan Laifuka ta Amurka (FBI) ta sanya la’adar Dala 10,000, kwatankwacin Naira miliyan 15 ga duk wanda ya bayar da bayanin da zai ka

An sake raba Naira biliyan 5 haƙƙoƙin ’yan fansho a Kano

Kimanin tsofaffin ma’aikata 1,026 ne suka samu haƙƙoƙinsu waɗanda aka tsayar da biyan tun a shekarar 2017.