Labarai

Labarai

An yi wa sojoji ɗaurin rai da rai kan sayar wa ’yan ta’adda makamai a Borno

Kotun ta bayyana cewa “irin wannan safarar da ba bisa ƙa’ida ba na zama haɗari ga sojoji da ayyukansu, da kuma tsaron ƙasa.

Mahara sun kashe ɗan sanda sun ɗauke bindigarsa a Taraba

An kashe wani ɗan sanda mai muƙamin Sajan bayan ’yan bindiga sun kai hari a wani shingen bincike a Jihar Taraba

An yi garkuwa da ɗan Majalisar Dokokin Jihar Filato

’Yan bindiga sun yi garkuwa da ɗan Majalisar Dokokin Jihar Filato, mai wakiltar Mazaɓar Pankshin ta Kudu, Laven Denty Jacob

Bayan Sallar La’asar za a yi jana’izar Sheikh Abdulaziz Al-Sheikh

Allah Ya yi wa Babban Mai Ba da Fatawa na kasar Saudiyya, Sheikh Abdulaziz bin Abdullah bin Mohammed Al Al-Sheikh, rasuwa yana da shekara 82

DSS ta yi wa Malami tambayoyi kan harin da aka kai masa a Kebbi

Hukumar tsaro ta DSS ta yi wa tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, tambayoyi a kan harin da aka kai wa ayarin motocinsa a Jihar Kebbi.