Labarai

Labarai

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 4, 16 sun jikkata a Yobe

An garzaya da gawarwakin zuws Asibitin Gashuwa.

Gwamnan Gombe ya bai wa maharba kyautar motoci da babura don bunƙasa tsaro

Gwamnan ya jadadda muhimmancin tsaro wajen ci gaban jihar.

’Yan sanda sun kama mutane 5 kan zargin satar abincin yara a Borno

Rundunar ta ce ba za ta lamunci ake karkatar da abincin da aka tanada domin yara.

NAF ta hallaka Boko Haram 32 a Borno

An sake tura ƙarin dakaru zuwa yankin domin tabbatar da tsaro.

Bayan biyan N50m an sako ma’aurata da ’yarsu su da aka sace a Katsina

Mahaifin Halimatu, Alhaji Ali Turare, ya tabbatar da biyan kuɗin kafin a sako ’yarsa da mijinta da jikarsa.