Labarai

Labarai

Mutum 9 sun rasu a hatsarin jirgin ruwa a Sakkwato

Har zuwa yanzu hukumomi ba su fitar da sanarwa game da hatsarin ba.

Wata mata ta haifi ’ya’ya huɗu a Bauchi

Wata mata da ta haifi ’yan huɗu a Bauchi ta sanya wa ɗaya daga cikin jariran sunan matar shugaban asibitin

Kwalara ta kashe mutane 58, wasu sun kamu a Bauchi

Gwamnatin ta ce tana ɗaukar matakan da suka dace domin hana cutar yaɗuwa.

’Yan bindiga sun kashe basarake, sun tarwatsa mutane a Sakkwato

Maharan sun sanya ɗaruruwan mutane zama ‘yan gudun hijira.

An tsinci gawar kwamandan hukumar NDLEA a otel a Kalaba

An tsinci gawar Igbonna Uzoma, kwamandan hukumar da ke yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi (NDLEA) a otel a Jihar Kuros Riba, a ranar Juma’a.