Wata mata ta ƙone fuskar ’yar mijinta da tafasasshen man girki a Borno
Matar ta kwara wa matashiyar man ne bayan sakamakon wata taƙaddama da ta kaure a tsakaninsu.
Labarai
Matar ta kwara wa matashiyar man ne bayan sakamakon wata taƙaddama da ta kaure a tsakaninsu.
Wasu ’yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai hari a sakatariyar Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Najeriya (NUJ) da ke Damaturu, babban birnin jihar Yobe
Gwamnatin jihar Sakkwato ta dakatar da wasu shugabannin makarantun sakandare guda shida kan zargin karbar kudi daga hanun dalibai na bisa ka’ida ba.
Wani rahoto da kwamitin bincike da Gwamna Caleb Mutfwang ya kafa kan kashe-kashen da ke ci gaba da faruwa a Jihar Filato ya ce akasarin masu kai hare-
Akalla mutane 58 ne aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon barkewar sabuwar cutar Kwalara a ƙananan hukumomi 14 daga cikin 20 da ke Jihar Bauchi.