Labarai

Labarai

Hauhawar farashi ya ragu a watan Agusta — NBS

Sabbin alƙaluman da NBS ta fitar a ranar Litinin sun nuna cewa an samu raguwar kashi 1.76 a watan Agusta.

’Yan sanda sun sasanta rikicin asibitin AKTH da KEDCO

KEDCO ya amince da dawo da wutar lantarki nan take, alamar cewa rikicin ya zo karshe.

KEDCO ya ƙaryata asibitin AKTH kan mutuwar majinyata saboda ɗauke wuta

KEDCO ya ce asibitin na ƙoƙarin ɓata sunan kamfanin ne kawai, domin an dawo da wutar tun kafin asibitin ya fitar da wannan sanarwar.

Dole sai mun tantance wa’azi kafin a yi —Gwamnan Neja

Gwamnan ya bayyana cewa gwamnati na aiki kafaɗa da kafaɗa da hukumomin tsaro kamar DSS, ’yan Sanda, Sibil Difens da sojoji domin sa ido kan wa’azin da

An kama mabaraci da kuɗaɗen ƙasar waje a Ilorin

Jami’ai sun bayyana damuwa kan yadda masu bara ke riƙe da kuɗaɗen da ba su dace da yanayin rayuwarsu ba.