Labarai

Labarai

Gidauniyar Misilli ta mayar da yara 150 makaranta a Gombe

Gidauniyar ta alƙawarin faɗaɗa shirin wasu yankuna na jihar.

Ambaliya: NEDC ta raba wa mutum 2,200 kayan agaji a Yobe

Hukumar ta ta ja kunnen mutane da su yi amfani da kayan yadda ya dace.

Likitoci sun janye yajin aikin da suka fara bayan kwana biyu

Ƙungiyar likitocin tana umartar ɗaukacin mambobinta da su koma aiki a yau Lahadi.

’Yan rakiyar amarya 19 sun mutu a hatsarin mota a Zamfara

“Motar ta faɗo ne daga saman gada ta nutse a ruwa. Da aka ciro su, mutum 19 daga cikinsu sun mutu, maza, mata da yara,” a cewar ɗan uwan amaryar.

Gwamnatin Kuros Riba ta bankaɗo ma’aikatan bogi 800

Kwamishinan ya ce gwamnatin jihar za ta ci gaba da zaƙulo ma’aikatan bogi.