Labarai

Labarai

Sojoji sun kama ɓarayin shanu da ƙwato makamai a Filato

Kama waɗanda ake zargin ya biyo bayan ƙoƙarin da sojojin suka yi ne don daƙile barazanar satar shanu, “wanda ke haifar da rikici a yankin

2027: Malamai sun gudanar da addu’o’in nasarar Tinubu-Barau a Kano

Malaman sun kuma yi addu’ar Allah Ya ƙara wa ƙasar nan zaman lafiya, bunƙasar tattalin arziki, ci gaban ƙasa da kwanciyar hankali

Likitoci sun yi barazanar sake tsunduma yajin aiki

Likitoci masu neman ƙwarewar aiki a Najeriya su ne ƙashin bayan aikin kiwon lafiya a ƙasar.

Gwamnatin Kano ta ayyana hutu gobe Juma’a

Mutanen Kano sun shafe shekaru suna bikin wannan rana a matsayin Ranar Takutaha.

Budurwa ta mutu a ɗakin saurayin da ke shirin auren ta a Abuja

Wata budurwa mai shekaru 24, Kelechi Ebubechukwu, ta rasu a cikin wani yanayi da mai daure kai a gidan saurayinta da ke Gwagwalada, Babban Birnin Tara