Ana zargin jami’in sibil difens da harbe abokin aikinsa a Abuja
Mai ɗakinsa ta ce alamu sun nuna kashe mijin nata aka yi, saboda raunukan harbin bindiga da suka gani a kafaɗunsa.
Labarai
Mai ɗakinsa ta ce alamu sun nuna kashe mijin nata aka yi, saboda raunukan harbin bindiga da suka gani a kafaɗunsa.
Wata Kungiyar Dattawa a Arewa (NEPG) ta yi kira ga gwamnonin shiyyar Arewa maso Yamma da su hada kai da ofishin mai ba shugaban kasa shawara kan harko
Abin tambayar shi ne ko Yarima Harry zai gana da mahaifinsa, Sarki Charles III, wanda ke fama da cutar daji.
Dakarun sojin Najeriya sun kashe wani kasurgumin dan ta’adda wanda aka fi sani da suna Kachalla Bala da yaransa biyar a Jihar Kogi.
Direbobin sun sanar da shiga yajin aiki saboda shirin kamfanin Ɗangote na fitar da motoci 4,000 da ke amfani da gas ɗin CNG domin kai mai kai tsaye ga