Labarai

Labarai

Majalisar Dinkin Duniya ta yi alla-wadai da harin Bama

Majalisar Dinkin Duniya ta yi alla-wadai da wani harin da ’yan ta’adda suka kai a garin Darul Jamal, da ke karamar hukumar Bama a Jihar Borno.

Yadda dawowar makarantu ta zo mana cikin tsadar rayuwa — Iyaye

Iyaye sun koka kan mummunar ƙalubalen tattalin arziki da ke hana su samun sauƙin biyan kuɗin makaranta da sauran kayayyakin karatu.

’Yan bindiga sun kashe mutum 7, sun jikkata 11 a Kaduna

Har yanzu ba a san adadin da maharan suka sace a garin ba.

Harin Boko Haram: Zulum ya kai ziyarar jaje garin Darajamal

Gwamnan ya bayyana takaicinsa kan yadda ‘yan ta’addan suka mutane a ƙauyen.

Sojoji sun bankaɗo mafakar ’yan ta’adda da makamai a Taraba

Mafakar na tsakanin kan iyakar Jihohin Taraba da Benuwai ne, wanda ya nuna ana amfani da ita wajen boye makamai.