Labarai

Labarai

Ganawa da Tinubu: Buƙatun Gwamnonin Arewa maso Gabas

Gwamnan Zulum wanda kuma shi ne shugaban ƙungiyar gwamnonin Arewa maso Gabas, ya buƙaci shugaban ƙasar da ya kammala ayyukan tituna da kuma gina muhim

Mai taɓin hankali ta haihu a tsakiyar kasuwa a Oyo

Wata mata mai tabin hankali da ba a iya gano danginta ba, ta haihu a bainar jama’a a cikin kasuwar garin Aarinoye a karamar hukumar Itesiwaju ta

Duk budurwar da ta ci kuɗin saurayi kuma ta ƙi zuwa wajensa ta karya doka – ’Yan sanda

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Ribas ta yi gargadin cewa sabon salon da ’yan mata suka fito da shin a karbar kudin samarinsu da nufin za su je wajensu amm

Hatsarin kwale-kwale ya yi ajalin mutum 29 a Neja

Kwale-kwalen mai ɗauke da fasinjoji 90, ya tashi ne daga Tugan Sule, inda ya nufi Dugga domin zuwa wata ta’aziyya.

Boko Haram ba kiristoci kaɗai suke kashewa a Arewa Maso Gabas ba — Ndume

Sanatan ya ce bai kamata ake alaƙanta Boko Haram da wani addini ba.