Labarai

Labarai

Kotu ta ɗaure wani mutum kan kashe saurayin ’yarsa a Ekiti

Kotun ta tura su gidan yari, yayin da ake ci gaba da shari’a.

An ƙone ‘ɓarawon’ babur ƙurmus a Binuwai

Jama’ar gari sun kone wani mutum da ake zargi da satar babur da safiyar Talata a kan titin Ibrahim Kashim Road da ke Makurdi, babban birnin jihar.

Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutun Mauludi

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a, biyar ga watan Satumban 2025 a matsayin ranar hutu albarkacin ranar haihuwar Annabi Muhammad (S.A.W).

Ƙungiyar masu kafafen yada labarai na Arewa za ta daukaka kara kan hukuncin kotu a kan tashar Arewa24

Ƙungiyar masu kafafen yaɗa labarai ta Arewacin Najeriya (NBMOA) ta yi watsi da hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta yanke na yin watsi da ƙarar da ta s

Tinubu ya dawo da shugaban NTA da aka sauke

Dembos wanda Tinubu ya naɗa a watan Oktoban 2023, a yanzu zai dawo domin kammala wa’adin mulkinsa na shekara uku.