’Yan bindiga sun sace basarake a Kogi
Iyalai da mazauna yankin na cikin fargaba, la’akari da cewa tun bayan sace basaraken babu wanda masu garkuwar suka tuntuɓa.
Labarai
Iyalai da mazauna yankin na cikin fargaba, la’akari da cewa tun bayan sace basaraken babu wanda masu garkuwar suka tuntuɓa.
Wannan karon angwaye da amaren za su mori tanadi na musamman daga Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf.
Mun tuntubi mutane da yawa kafin a zaɓe shi, kuma kowa ya tabbatar cewa shi ya cancanta.
Taron zai gudana ne a ranar Alhamis, 11 ga watan Satumba a Cibiyar Addinin Musulunci ta Sultan Muhammadu Maccido.
Sanata Mohammed Ali Ndume, ya koka kan yawaitar sabbin hare-haren mayaƙan Boko Haram ƙananan hukumomin Gwoza da Askira/Uba, inda suka kashe mutanen da