Labarai

Labarai

Gwamnan Neja ya rushe kwamishinoninsa

Gwamna Mohammed Umaru Bago na Jihar Neja ya rushe majalisar kwamishinoninsa.

El-Rufai da Ribaɗu na cacar baka kan biyan ’yan bindiga kuɗaɗen fansa

Har yanzu ina kan bakata cewa waɗannan ’yan bindiga a halaka su baki ɗaya, ba a rika lallashi ko yin sulhu da masu ta’addanci ba.

An kashe mutum 5 an sace limamai da hakimi a Sakkwato

A garin Rinaye ’yan ta’addan sun sace mai garin da duka limaman garin bayan sun kashe mutum uku sun yi garkuwa da wasu mutanen garin da ba a tan

Kwana 70 da ƙaddamar da taraktoci 2,000, har yanzu gwamnati ba ta raba wa manoma ba

Ministan Aikin Gona ya ce ma’aikatar tana jiran umarnin Fadar Shugaban Ƙasa domin raba wa manoma taraktocin da aka shigo da su daga kasar Belaru

Shugabar Ma’aikatan Abuja ta rasu

Misis Grace Adayilo ita ce mace ta farko kuma ’yar asalin yankin Babban Birnin Tarayya ta farko da ta riƙe wannan muƙami.