Labarai

Labarai

A shekara 2 Gwamnatin Tinubu ta ware wa Legas ayyukan N3.9trn

Ayyukan da gwamnatin ta ba wa Jihar Legas ya zarce jimillar abin da ta ware wa jihohin Arewa maso Gabas, Arewa maso Yamma da Kudu maso Gabas baki ɗaya

Gwamnan Taraba ya shiryawa gwamnonin Arewa Maso Gabas liyafa

An gudanar da liyafar ne a daren Juma’a a babban ɗakin fadar gwamnati, inda aka nuna raye raye na al’adu daga kungiyoyin gargajiya na Taraba da

Editan BBC Hausa ya magantu kan zargin musguna wa ma’aikciya

Aliyu Abdullahi Tanko ya shaida wa wakilinmu cewa yana jiran amsar takardar ajiye aikinsa da mahukuntan BBC

2027: ’Yan Najeriya suna fama da yunwa, sun san abin da za su yi — Kwankwaso

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya ce ’yan Najeriya sun riga sun yanke shawara kan zaɓen shekarar 2027 da ke tafe.

Yadda jami’an tsaro suka kashe ’yan ta’adda a musayar wuta 50 a Neja

’Yan ta’addar saboda tsabar girgiza, sun riƙa sassara gawarwakin abokansu suna sanyawa a cikin buhuna, suna tafiya da su