Labarai

Labarai

Ambaliya: Manoma sun yi asarar miliyoyin Naira a Taraba

Ambaliyar ta shafi wasu yankunan sassan Ƙananan hukumomin Lau da Karim_Lamido da Gassol da Ardo-kola

Gwamnatin Gombe da Rotary sun yi shirin rage mutuwar mata da yara

Gwamnatin Jihar Gombe tare da haɗin gwiwar ƙungiyar Rotary International sun ƙaddamar da shirin aikin jinya domin rage mace-macen mata da yara a faɗin

An kama Ɗan sanda kan harbe soja a Bauchi

Jami’in da ake zargin ya harbe sojan har lahira an kuma tsare shi, inda a halin yanzu ana gudanar da binciken haɗin gwiwa tsakanin ’yan sanda da sojoj

’Yan majalisar kasar Mexico sun yi naushe-naushe a zauren majalisa

’Yan Majalisar Dattawan kasar Mexico sun yi naushe-naushe a ranar Laraba lokacin da muhawara ta yi zafi a zauren majalisar.

’Yan sanda sun ceto yara 3 da aka sace a Kaduna

‘Yan sanda sun ceto yaran bayan gano maɓoyar waɗanda suka sace su.