Labarai

Labarai

Yadda hatsarin jiragen ruwa ya ci rayuka 108 a Sakkwato

Mutane da dama sun bace a sakamakon hatsarin jiragen ruwan da aka samu akalla sau takwas a jihar a tsawon lokacin

’Yan ƙungiyar asiri sun kashe ɗan sanda a Bayelsa

Mutanen sun ƙoƙarin ƙwace wa ɗan sanda waya kafin daga bisani suka harbe shi har lahira.

’Yan bindiga sun mamaye mazaɓata —Ɗan majalisar Katsina 

Ya bayyana cewa daga cikin gundumomi 10 da ke cikin Matazu, guda 8 sun faɗa hannun ’yan bindiga…

Yau ake sake gurfanar da majinyaci ya lakaɗa wa likita duka a asibiti

A yau ake sake gurfanar da wani majinyaci mai shekaru 40, zai gurfana a kotu, bisa zargin cin zarafin wata likita mai suna Fatima Umar Gamsa a asibiti

Hisbah ta kama mutane 62 a cibiyar Gwamnatin Tarayya a Kano

Jami’an Hisbah sun kama mutane 62 kan zargin aikata haɗala a Cibiyar Fasahar Sufuri ta Tarayya (NITT) da ke Jihar Kano.