Labarai

Labarai

Yadda bom ya kashe yara 2 ya jikkata wasu 6 a Borno

Shaidu a garin sun shaida wa wakilinmu cewa bom ɗin ya tashi ne bayan yaran sun kawo shi guda bisa rashin sani.

Mamakon ruwa ya lalata gidaje 70 a Jigawa

Ruwan saman da aka fara tun ranar Asabar har zuwa safiyar Lahadi, da ya tilasta wa mazauna yankin yin ƙaura

An rage kuɗin wankin koda da kashi 76% a asibitocin tarayya

Gwamnatin Tarayya ta rage farashin jinyar ciwon ƙoda daga kimanin ₦50,000 zuwa ₦12,000 a Asibitocin Tarayya

Mahaifin Gwamnan Kogi ya rasu yana da shekara 83

Allah Ya yi wa Alhaji Ahmed Momohsani Ododo, mahaifin Gwamna Ahmed Usman Ododo na Jihar Kogi, rasuwa yana da shekara 83 a duniya. 

Yadda aka kama mutum 333 da muggan makamai a zaben Kano

Mutum 333 sun shiga hannu kan zargin aikata laifuka a yayin zaben cike gurbi da aka kammala a Jihar Kano.