Labarai

Labarai

Jauro Jatau: Al’umma sun roƙi gwamnati ta samar musu da wutar lantarki

Al’ummar sun roƙi gwamnati ta kai musu ɗauki.

Gwamnonin Arewa sun yi ta’aziyyar rasuwar Sarkin Zuru

Ƙungiyar ta bayyana marigayin a matsayin mutum na gari.

Wani mutum yanke makazutarsa a Borno

Mutumin ya daɓa wa kansa wuƙa har sau uku a ciki, kafin ya yanke mazakutarsa da wuƙar.

APC ta lashe zaɓen cike gurbi a Zariya

Zaɓen ya gudana cikin kwanciyar hankali ba tare da rahoton tashin hankali ba.

Tun watan Ramadan muke cikin duhu — Al’ummar Jauro Jatau

Al’ummar Jauro Jatau sun roki Gwamnati da Kamfanin JED su dube su