Labarai

Labarai

Tinubu ya bar Abuja zuwa Japan da Brazil

Taron da za a yi zai mayar da hankali wajen bunƙasa tattalin arziƙin Afrika.

Matsalar tsaro na iya hana mu ci gaba da rijistar masu zabe a Borno – INEC

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ce matsalar tsaro na iya hana ta gudanar da aikin rijistar masu zabe a kananan hukumomin Jihar Borno guda hudu.

Jama’a ba sa yaba wa kokarinmu na hana aikata laifi – Babban Sufeton ’Yan Sanda

Babban Sufeton ’Yan Sanda na Najeriya, Kayode Egbetokun, ya ce galibin jama’a ba sa yaba wa kokarin jami’ansu nah ana aikata laifi a cikin al’umma, du

Mun shirya wa zaben ciki gurbi a Kano —INEC

Duk na’urorin BVAS wadanda za a yi amfani da su wajen tantance masu kada kuri’a an tanade su tare da tabbatar da nagartarsu. 

Motar tifa ta murƙushe ɗalibai biyu har lahira a Bayelsa

Sun ce babbar motar tifa na gangarowa kan tudu cikin sauri lokacin da ta ƙwacewa direban ta kuma afka kan babur ɗin.