Labarai

Labarai

’Yan sanda sun kama matashi kan zargin aikata fashi a Gombe

Rundunar na gudanar fa bincike kafin miƙa shi zuwa kotu.

’Yan ci-rani 26 sun nitse a teku suna ƙoƙarin tsallakawa Turai

Akalla ’yan ci-rani 26 sun mutu bayan jiragen ruwan da suke ciki guda biyu sun nitse a teku a kusa da tsibirin Lampedusa na ƙasar Italiya.

’Yan bindiga sun kashe tsohon malamin makaranta a Edo

Mutanen yankin sun nemi jami’an tsaro sun kai musu ɗauki.

Allah zai kunyata masu ɗaukar nauyin ta’addanci a Zamfara — Gwamna Dauda

Gwamnan ya jadadda alƙawarin ci gaba da yaƙi da ta’addanci a jihar.

Rashin aiwatar da doka na bai wa masu laifi ƙwarin guiwa — Ɗan majalisar Gombe

Ɗan majalisar ya ce dole ne a bibiyi dokokin domin aiwatar da su a hukumance.