Labarai

Labarai

EFCC na neman tsohuwar Ministar Jinƙai Sadiya Farouq ruwa a jallo

Hukumar EFCC na neman Sadiya Umar Farouq ruwa a jallo ne ka shari’ar badaƙalar kuɗaɗe da take fuskanta.

An kashe mutum 1 a rikicin magoya bayan masu neman takarar Gwamnan Nasarawa a APC

Magoya bayan Sanata Wadada da na tsohon Shugaban ’Yan Sanda Mohammed Adamu sun ba kamata iska, har da asarar rai

Jami’an tsaro sun ƙwato matafiya 5 daga hannun ’yan bindiga a Sakkwato

’Yan sanda da sojoji sun ceto mutum biyar da aka sace bayan wani hari da ’yan bindiga suka kai a kan hanyar Rabah zuwa Maikujeru da ke Ƙaramar Hukumar

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram sama da 50 a Buni Gari

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai (OPHK) ne suka ragarje ’yan bindigar da suka kai hari a hedikwatar Brigade ta 27 da kuma wurin bin

Mutum 16 sun mutu a hatsarin mota a Kogi

Shaidu sun bayyana cewa motar ta faɗa a cikin wani babban rami ne, bayan kauce daga kan hanya a yayin da take ƙoƙarin haye wata gada