Labarai

Labarai

Kotu ta ɗaure wata mata shekara 3 a kan damfara 

Kotun ta yanke mata hukuncin ne bayan samun ta da laifin aikata damfara.

Tsohon Ministan Noma Audu Ogbeh ya rasu

Iyalan Cif Audu Ogbeh sun sanar cewa a safiyar Asabar Allah Ya yi masa cikawa, yana da shekara 78 a duniya.

Fashewar gurneti ya kashe yara uku a Borno 

Yara mata uku sun rasu sakamakon fashewa3 wani gurneti da ake zargin na mayaƙan Boko Haram ne a yankin Ƙaramar Hukumar Gwoza a Jihar Borno

Soja ya soka wa ɗan sanda wuƙa har Lahira a Taraba

Wani kurtun soja ya caccaki wani ɗan sanda mai mukamin Constable da wuƙa har lahira a garin Jalingo, hedikwatar Jihar Taraba.

Yadda ma’aikatan gwamnati ke gina gidaje da kuɗin sata a Abuja

Shugaban na EFCC bayyana cewa wasu daga cikin gidajen sun shafe fiye da shekaru goma, ba tare da an kammala su ba