Gwamnan Kano ya gargaɗi muƙarrabansa bayan murabus ɗin Kwamishina
Gwamnan ya jaddada aniyarsa na ci gaba da kare jihar da al’ummarta.
Labarai
Gwamnan ya jaddada aniyarsa na ci gaba da kare jihar da al’ummarta.
Manoman sun ce takin ba ya zuwa hannunsu a kan lokaci.
Akalla magidanta 50 ne ambaliyar ruwa ta raba da muhallansu a kauyuka uku na karamar hukumar Tangaza da ke jihar Sakkwato,
Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi, ya yi murabus daga muƙaminsa saboda ce-ce-ku-ce da ya biyo bayan karɓar belin wani wanda ake zar
Wannan tsautsayi ya rutsa da mutum goma, amma abin baƙin ciki, shida daga cikinsu sun rasu.