Labarai

Labarai

Sojoji sun hallaka ’yan ta’adda 17 a Borno da Adamawa

Ayyukan sun haifar da gagarumar nasara ga rundunar, inda muka hallaka mayaƙan, kuma muka ƙwato makamai da kayan yaƙi daban-daban.

Buni ya shirya bikin karrama daliban da suka lashe gasar duniya

Gwamnan Yobe, Mai Mala Buni, ya shirya gagarumin bikin karrama daliban jihar Nafisa Abdullah ’yar shekara 17 da Rukayya Muhammad Fema ’yar shekara 15,

An soka wa jami’in Sibil Difens wuka har lahira a Jigawa

Wasu zauna gari banza sun burma wa wani jami’in Hukumar Tsaron Farin Kaya (NSCDC) wuka har lahira a Kasuwar Shuwarin da ke ci Karamar Hukumar Ky

Majalisa ta amince da sabuwar Dokar Masarautun Katsina

Dokar ta ba wa gwamna kadai ikon daga darajar sarki da kuma nada karin mutum a cikin masu zaben sarki

Gobara ta cinye gidan hakimi a Bauchi

Gidan ya ƙone ƙurmus, an yi asarar dukiya mai tarin yawa amma an yi sa’a  da hatsin ne ya faru, amma ba a samu asarar rai ba