Labarai

Labarai

Gwamnati ta rufe gidan marayu da aka sace yara 26 a Kogi

Daga bisani sojoji suka kuɓutar da sauran mutum tara a ranar Alhamis 7 ga watan Mayu tare da haɗa su da iyalansu

Mutum biyu sun shiga hannu kan kisan ’yan gida ɗaya

Sun kashe mutanen ne tare da binne gawarwakinsu a cikin wani rami mai zurfin gaske, sakamakon taƙaddama kan mallakar bishiyar namijin goro da wasu fil

Sojoji ba su da abin yi a kafafen sada zumunta — Rundunar Soji

An umarci kwamandoji da shugabannin rundunoni da su koma sansanoninsu domin sake wayar da kan jami’ai kan illolin amfani da kafafen sada zumunta ba bi

Sojoji sun gano masana’antun ƙera haramta makamai a Filato

Sojoji kama mutane biyar tare da ƙwace haramtattun makamai masu haɗari a wasu masana’antu biyu na haramtattun makamai a yankin Vom da ke a Jihar Filat

Jami’an tsaro sun kama ɗan takarar Sanatan Taraba ta Tsakiya, Bello Boɗejo

Bello Boɗejo, wanda shi ne shugaban ƙungiyar Makiyaya ta Miyetti Allah, ya isa Jalingo da misalin ƙarfe 1:20 na rana, inda magoya bayansa daga ƙananan