Ɗaliba ’yar shekara 15 daga Yobe ta lashe Gasar Muhawara ta Duniya
Wata ɗaliba ’yar shekara 15 daga Jihar Yobe, Rukayya Muhammad Fema, ta zama Gwarzuwar Shekarar 2025 a Gasar Muhawara ta Duniya ta Teen Eagle.
Labarai
Wata ɗaliba ’yar shekara 15 daga Jihar Yobe, Rukayya Muhammad Fema, ta zama Gwarzuwar Shekarar 2025 a Gasar Muhawara ta Duniya ta Teen Eagle.
Ya buƙaci a gayyato Nafisa da malamanta na harshen Turanci musamman zuwa Fadar Shugaban Ƙasa a karrama su saboda yadda suka ɗaga sunan Najeriya a idon
Nasifa Abdullah mai shekara 17 ta doke mutum 20,000 da suka fafata a gasar harshen Ingilishi ta duniya a birnin Landan na ƙasar Birtaniya
Sanatan Bauchi ta Kudu, Shehu Buba Umar ya ƙaddamar da allurar rigakafin dabbobi da kuma takin zamani kyauta ga al’ummar mazaɓarsa
Za a mayar da dukkan fursunonin da ke tsare zuwa sabon gidan gyaran hali na zamani daura da barikin sojoji da ke Janguza.