Labarai

Labarai

Tallafin matar Tinubu na N1bn ga ’yan gudun hijirar Binuwai ya bar baya da kura

Da alama tallafin da matar Shugaban Kasa, Sanata Remi Tinubu ta ba wadanda hare-haren jihar Binuwai ya raba da muhallansu na Naira biliyan daya ya bar

Za a kammala shimfiɗa layin dogo daga Kaduna zuwa Kano a 2026 — Gwamnatin Tarayya

Lokacin da Shugaba Bola Tinubu ya hau mulki kashi 15 cikin 10 na aikin kawai aka kammala.

Tattalin arzikin Nijeriya zai ci gaba da bunƙasa har zuwa baɗi — IMF

Asusun ya yi hasashen samun ƙarin bunƙasar tattalin arzikin Nijeriya da kashi 3.4 a 2025.

Manyan makarantu 2 ne kacal ke da rajista a Katsina — Gwamnati

Gwamnatin ta ce ba za ta lamunci wannan lamari, domin dukkanin makarantun dole su yi rajista.

Sojoji sun daƙile hari, sun kashe mayaƙan Boko Haram 9 a Borno

Dakarun sun lashi takobin ci gaba da kare rayukan al’ummar yankin.