Labarai

Labarai

Jami’ar Jihar Gombe za ta fara sabbin darussa 6 a fannin noma

Za a gudanar da shirye-shiryen ne a sabuwar Tsangayar Noma da aka kafa a garin Malam Sidi da ke Karamar Hukumar Kwami.

’Yan bindiga sun kashe mutum 5 a sabon hari a Alkaleri

Da farko ’yan bindiga sun kutsa kauyukan da ke kusa da garin Mansur a karamar hukumar, inda suka kashe mutane hudu, suka kwashe kayayyaki a shagunansu

’Yan sa-kai aƙalla 100 da ’yan sanda 30 sun mutu a bakin aiki a Katsina —Gwamnati

Sun kwanta dama a yayin da suke ci gaba da aikin karaɗe ’yan bindiga da suka addabi al’ummomin Jihar Katsina

Najeriya ta ba wa Habasha kyautar iri da itatuwan cashew 100,000

Shettima ne ya bayar da wannan kyauta, da za ta iya shuke ƙasa mai fadin hekta 600.

Matsalar Lantarki: Ga tsada ga rashin wuta

Duk da tsadar kuɗin wutar lantarki da aka ƙara wa ’yan Najeriya, har yanzu babu wanda matsalar ta ƙyale a ƙasar daga masana’antu har zuwa gidaje