Labarai

Labarai

Bom ya kashe mutane 6, ya jikkata 7 a Zamfara

Wani ganau ya ce, ya ce abin fashewan ya tashi da wata mota ƙirar Golf wagon inda mutane 6 suka mutu nan take, wasu 7 suka tsira da raunuka daban-daba

Sojoji sun tarwatsa sansanonin Boko Haram a Borno

A lokacin samamen, an tabbatar da cewa, ’yan ta’adda sun tsere daga ƙauyen Forfor bayan sun gano sojojin na ci gaba da fuskantar su.

Ɓarkewar cutar kwalara ta kashe mutum a Maiduguri

Binciken farko ya nuna cewa, gurɓataccen ruwa daga madatsun ruwa na yankin na iya haifar da ɓarkewar cutar, wanda hakan ya haifar da damuwa game da ku

An harbe masu garkuwa da mutane 2 a Abuja

Bayanai sun ce ana zargin ’yan ƙungiyar masu garkuwar na da hannu a sace mutane a yankunan Gwagwalada, Nyanya, Jikwoyi da Karshi.

Maniyyatan Najeriya 6,000 sun isa ƙasa mai tsarki

Hukumomin Saudiyya sun kuma sanya wa’adin rufe filayen jiragen da ke karɓar alhazai kafin fara manyan rukunan aikin Hajjin.