Labarai

Labarai

An kama budurwa mai shekara 19 da ake zargi da kashe yara 2 a Bauchi

‎Rundunar ‘Yan Sandan jihar Bauchi ta ce ta kama wata budurwa ‘yar shekara 19 mai suna Esther Gambo bisa zargin sace yara da yin garkuwa da su sannan

Gwamnatin Yobe ta bada tallafi ga iyalan ’yan banga da suka rasu

Wannan shiri dai wani ɓangare ne na shirin jin daɗin jama’a na jaha ga jami’an tsaro domin tabbatar da cewa, iyalan ’yan banga da abin ya shafa sun sa

An rantsar da Nentawe sabon shugaban APC na ƙasa

Nentawe ya yi rantsuwar ne da misalin ƙarfe 02:50 na rana a gaban manyan jiga-jigan jam’iyyar yayin taron

Kwalara: Mutum 13 sun mutu sama da 236 na jinya a Neja

An samu ɓarkewar cutar amai da gudawa wato kwalara a ƙananan hukumomi shida na Jihar Neja, inda rahotanni suka ce mutum 13 ne suka mutu tare da wasu m

Ruwa da iska sun kashe mutum 5, sun raba sama da 5,000 da muhallansu a Yobe

Ruwan sama kamar da bakin kwarya hade da iska sun yi ajalin mutum biyar sannan wasu 92 suka samu munanan raunuka a kananan hukumomi bakwai na jihar Yo