Labarai

Labarai

Jihohin da za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a sassan Nijeriya — NiMet

A ranar Laraba da safe kuma, za a samu iska mai ƙarfi da ruwa a Katsina da Kano da Bauchi da Sakkwato da Taraba.

An nada ’yar Najeriya a Kwamitin Nukiliya na Majalisar Dinkin Duniya

Kwamitin zai tantance tasirin da amfani da makaman nukiliya ga muhalli da lafiya da kuma tattalin arzikin.

Muna samun sauki bayan hatsarin mota — Gwamna Radda

Gwamnan Jihar Katsina ya bayyana hakikanin halin da yake ciki bayan hatsarin motar da shi da abokan rakiyarsa suka yi a hanyar Daura zuwa Katsina.

’Yan kungiyar asiri sun bindige basarake ana tsaka da taro a Ribas

Sarakunan gargajiya na tsaka da taro bata-garin suka kai musu hari tare da bindige Mataimakin Shugaban Majalisar Sarakunan yankin

’Yan bindiga sun sace ’yan kasuwa 4 sun wawushe shaguna a Bauchi

’Yan bindiga da yawa ne suka ɓullo ta hanyar gandun daji na Yankari, suka mamaye ƙauyen Gyali, inda suka fasa wasu shaguna guda biyar suka kwashe duk