Labarai

Labarai

Malamin jami’a ya mutu bayan ya yi lalata da ɗalibarsa

’Yan sanda sun tabbatar da mutuwar wani malamin Jami’ar Prince Abubakar Audu da ke Jihar Kogi bayan ya yi lalata da wata ɗalibarsa a ɗakin otel

Ɗan Majalisar Wakilai ya tallafawa fiye da mutum 3,000 a Kaduna

Mutane 3,000 ne suka amfana da Naira dubu 100 kowannensu, yayin da wasu mutum 100 suka karɓi Naira miliyan ɗaya kowannensu, lamarin da ya kai jimillar

Dalilin da ya sa aka sauya sunan Jami’ar Maiduguri — Ma’aikatar Ilimi

Tinubu ya sanar da sauya sunan Jami’ar Maiduguri zuwa Jami’ar Muhamamdu Buhari a lokacin taron addu’o’i da karramawa ga tsohon

Direban mota ya buge ɗan sanda har lahira a Gombe

Direban motar ya tsere daga wurin da lamarin ya faru ba tare da tsayawa ko ba da taimako ba.

An gano badaƙalar biza ta N500m da kama mutum huɗu a Legas

An tabbatar da kamen tare da bayyana cewa, badaƙalar ta shafi sama da mutane 100 da aka damfara da kuma jimillar kuɗi sama da Naira miliyan 500.