Labarai

Labarai

Tuwon alkama da miyar kuka ne abincin da Buhari ya fi so – Hadi Sirika

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama kuma makusancin tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, Hadi Sirika, ya ce babban abincin da Buharin ya fi so loka

Ɗaliban Jami’ar KWASU 18 sun tsallake rijiya da baya a gobarar mota

Ɗaliban sun taso ne daga Ilorin, babban birnin Jihar Kwara, domin halartar lakcoci a Malete, kwatsam motar bas ɗin mai ɗauke da mutane 18 ta kama wuta

RFI ta dauki nauyin buga rigunan Kano Pillars a yarjejeniyar N100m

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars da gidan rediyon Faransa RFI Hausa suka sanya hannu kan yarjejeniya ta Naira Miliyan 100. A karkashin yarjejeniy

Sojoji sun kashe wasu ’yan bindiga a Filato

sojojin sun yi wa ’yan bindigar kwanton ɓauna tare da tuntuɓar su, wanda ya haifar da musayar wuta.

Rashin wajen sauka a filin jirgin Katsina ne ya hana ni zuwa jana’izar Buhari – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya ce rashin samun wurin da jirginsa zai sauka ne a filin jirgin sama na Katsina ya sa bai samu halartar