Buhari: Ƙasar China ta yi rashin babban aboki – Xi Jinping
Shugaban Ƙasar China, Ci Jinping, ya miƙa sakon ta’ziyyarsa ga Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, bisa rasuwar tsohon Shugaba Muhammadu Buhari.
Labarai
Shugaban Ƙasar China, Ci Jinping, ya miƙa sakon ta’ziyyarsa ga Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, bisa rasuwar tsohon Shugaba Muhammadu Buhari.
Hukumar ta zayyano dilalan da ke yawan haddasa haɗuran.
Gwamnan ya ziyarci ƙauyukan da aka kai hare-haren tare da jajanta musu.
Shugaban ya ce suna son ƙara samun kayan aiki domin ci gaba da daƙile laifuka a faɗin Najeriya.
SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya tabbatar da faruwar lamarin yana mai cewa a halin yanzu mutum 11 da ake zargi da hannu a lamarin sun shiga hannu.