Labarai

Labarai

An gurfanar da wasu kan zargin kashe matafiya bikin aure a Jos

An kashe mutum 13 daga cikin matafiyan, yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon harin da wasu da ake zargin ’yan daba ne suka kai lokacin da suke

’Yan sanda sun ƙaddamar da sabon samame, sun kama mutum 98 a Kano

Rundunar ta ce za ta ci gaba da yaƙi da aikata laifuka a faɗin jihar.

Jami’ar Tarayya ta Gashuwa za ta ba matar Tinubu digirin girmamawa

Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Gashuwa (FUGA) a jihar Yobe za ta gwangwaje Uwargidan Shugaban Sasa, Sanata Remi Tinubu, da gwamnan Yobe, Mai Mala Bun

’Yan ƙabilar Ibo ne suka fi aikata laifi a Jihar Anambra ba Fulani ba — Gwamna Soludo

Karya da farfaganda ake yaɗawa cewa Fulani ne ke aikata laifukan.

An gabatar da Ganduje a matsayin shugaban kwamitin hukumar FAAN

Keyamo ya ce yana da yaƙinin za su aikin cikin ƙwarewa don samar da ci gaba.