Labarai

Labarai

Tsadar rayuwa ta sa ’yan Nijeriya na siyan abincin da ya lalace

Dubban mutane na rububin siyan kayan abincin da lokacin amfaninsu ya ƙare, kamar abincin yara da madarar jarirai zuwa abincin gwangwani da lemukan kwa

Mutanen unguwa sun kama masu ƙwacen waya a Kano

An samu nasarar karɓe wayar da suka amsa tare da ƙwace makaman da aka samu a hannunsu.

Gwamnan Bauchi ya ƙaddamar da kwamitin ƙirƙiro da sabbin masarautu

An ƙaddamar da kwamitin ne a wani mataki na magance buƙatu daga al’ummomi daban-daban da kuma inganta al’adu da tsarin mulki na asali a faɗin Jihar Ba

Abba ya naɗa Ahmed Musa a matsayin Babban Manajan Kano Pillars

Gwamnan ya ce yana da yaƙinin sauyin da aka yi wa ƙungiyar zai haifar da kyakkyawan sakamako.

An gano wasu bama-bamai 56 da ISWAP suka binne a Borno

Sojojin sun kuma daƙile wani harin da ka iya zama wani babban harin da zai haifar da mummunan ɓarnar rayuka da dukiyoyi.